9 Yuli 2026 - 14:34
Source: Almanar
Gaza: Harin Isra’ila Ya Kashe Mutane 10 Da Raunata Sama Da 17 a Sao’i 24

Isra’ila ta kai hare-hare a yankunan Batnis-Samin da Al-Hawuz a yammacin birnin Khan Yunis a kudancin zirin Gaza

Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Bayt (a.s) na Duniya - ABNA - Ma'aikatar Lafiya ta Gaza: Shahidai 8 Da Raunata 17 Sun Isar Asibitoci Sakamakon Hare-haren Makiya Isra'ila A Cikin Sa'o'i 24 Da Suka Gabata

Wakilin Al-Manar: Shahidai biyu da raunata sakamakon harin jirgin mara matuki na makiya tsakanin yankunan Batn al-Samin da al-Hawuz a yammacin birnin Khan Yunis a kudancin zirin Gaza. Wanda adadin ya kai shahidai goma da jikkatar sama da mutane 17

Tags

Your Comment

You are replying to: .
captcha